World News in Dutch

Tsohon Mataimakin Ciyaman PDP Na Buga PDP, Na Koma Jam’iyyar APC

Bayar da rahoto wanda wani tsohon mataimakin ciyaman PDP ta jihar Kogi mai suna Idris Jimoh ya koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC) daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).

Tutar jam’iyyar Peoples Democratic Party

Jaridar Daily Post na rahoto wanda akwai wani mutum yana kusa da Jimoh wanda ya bayyana wanda tsohon mataimakin ciyaman PDP zai koma jam’iyyar APC da masu goya bayan shi da yawa. Yace kuma wanda bikin koman shi yana zuwa.

Ba kowane dalili daya koma jam’iyyar APC a takadar Talata 5, ga watan Janairu wanda ya tura ma Ciyaman jam’iyyar PDP ta Unguwar daya a karamar hukumar Okehi a jihar Kogi.

Akwai jita-jita wanda dalilin daya koma jam’iyyar APC, tana kan tunanin shi daya tsaya takara kamar yadda Ciyaman jam’iyyar PDP ta jihar Kogi a watan Satumba a shekara da ya wuce. Amma wasu manyan yan siyasa sun hana shi.

Sannan, rahotanni tana nuna cewa wanda kamar gwamnan jihar Kogi mai zuwa, Alhaji Yahaya Bello zai nada Jimoh na babban matsayin inda ya zama gwamnan, domin Jimoh da Yahaya Bello sun zo daga yankin guda a jihar Kogi.

Idan baza ku manta ba, a watan Oktoba, 2014, Jimoh ya murabus inda daya tsaya takarar zaben 2015. Ya murabus da sakataren shi, Emma Egwu.

Yan jam’iyyar PDP da sauran yan adawa da yawa suke koma jam’iyyar APC. Amma a wasu jihohi, yan siyasa da yawa suke koma jam’iyyar PDP daga sauran jam’iyyoyi.

A kwana 3 da ya wuce, mace sama da 500 a kauyen Udaba a karamar hukumar Etsako ta Cibiya a jihar Edo, sun koma jam’iyyar APC daga jam’iyyar PDP.

The post Tsohon Mataimakin Ciyaman PDP Na Buga PDP, Na Koma Jam’iyyar APC appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.

Читайте на сайте